Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci masu sukar ayyukan hanyoyi a garuruwan Abuja, yana mai cewa zai yi murabus idan an tabbatar da bayanansa ba daidai ba ne.
Olusegun Obasanjo ya soki shugabanni bisa jawo talauci a ƙasa. Ya ce ƙalubalen da ake fuskanta sun samo asali daga cin hanci da rashawa, wanda ya ce dole a magance.
Tsohon kwamishinan kuɗi a Kano, Fafesa Isa Ɗandago ya ce ana dole a gyara wasu sassa a ƙudirin harajin Tinubu. Ya jero wasu manyan wurare da ke buƙatar gyara.
Sojojin Najeriya, Nijar da Chadi sun fara sintirin bai daya da luguden wuta kan 'yan ta'addar Lakurawa domin murkushe su. Sojojin za su tsare iyakoki.
Alkalai a jihar Cross River sun shiga yajin aiki saboda rashin cika musu bukatu. Alakalan sun dakatar da dukkanin ayyuka har sai an magance matsalolinsu.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya rattaba hannu kan sabuwar dokar ta samar da sababbin masarautu da yake ganin za su taimaka wurin dakile matsalolin tsaro.
Majalisar dattawan kasa ta shiga rudani bayan da kudurin haraji ke kokarin kawo wasu sauye-sauye da ake zaton za su kawo dawmuwa ga yankin Arewacin kasa.
Mun kawo ayyukan Bola Tinubu da suka tsokano masa fada da Arewacin Najeriya. Alakar Nyesome da Wike and Israila da jawo kasar Faransa sun bata Tinubu a yankin.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Lagos ya shirya samar da shinkafa a kasuwannin jihar domin karya farashi nan da makwanni biyu zuwa uku masu zuwa.
Wata kungiyar siyasa a jihar Bauchi ta fara yin barazana ga Sanata Shehu Buba Umar wanda ke wakiltar Bauchi ta Kudu a majalisar dattawa. Ta ba shi wa'adin sati daya.
Labarai
Samu kari