Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Majalisar dattawa ta kasa ta amince a hana mutane talla da yin wa'azi a cikin motocin haya a Najeriya. Za a rika cin tarar duk wanda ya yi haka N50,000.
Gwamnati ta aika N748,320 ga wata malama a jihar Katsina bisa kuskure. Kudin na daga cikin wanda ake amfani da shi don ciyar da dalibai, amma ta mayar da kudin.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Femi Adesina ya ce Muhammadu Buhari mutumin kirki ne, ya na gudun duk wani abu da zai kara jefa talaka cikin wahala.
Sanata Abdul Ningi ya buga muhawara da Godswill Akpabio kan kudin da ake turawa gwamnonin jihohi duk wata na N50m kan tsaro amma ba su aiki sosai.
Wata matashiyar budurwa ta shiga hannun jami'an rundunar 'yan sanda a jihar Delta. Jami'an tsaron sun cafke matashiyar ne bisa zargin salwantar da ran jaririnta.
Cibiyar kididdiga ta kasa NBS ta fitar da rahoton garkuwa da mutane da aka yi a Najeriya a shekara daya inda aka sace mutane miliyan 2.2 aka biya fansar N2.2tn
Gwamnati ta ce 'yan Najeriya su fara sa rai da saukin rayuwa. Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris ne ya fadi haka a wani taro a Abuja.
Gwamna Adeleke ya ba da umarnin yin afuwa ga saurayi dan shekara 17 da aka yanke wa hukuncin kisa kan satar kaza, ya ce lamarin yana samun kulawar kai tsaye.
An samu yawaitar masu garkuwa da mutane a yankin Arewacin Najeriya a 2024. Hakan ya sanya gwamnonin Arewa aik da 'yan sa kai domin yakar 'yan bindiga
Babban kin kasa (CBN) ya fara daukar matakan rage yawan amfani da takardun kudi Wannan na daga cikin tsare-tsaren bankin na inganta amfani da na'urorin zamani.
Labarai
Samu kari