Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Sanata Ali Ndume ya ziyarci dakarun sojojin Najeriya da suka kashe 'yan boko Haram da dama. Ya raba tallafi ga mutanen mazabarsa da harin ya shafa.
Gwamnatin jihar Kano ta fada a cikin alhini bayan daya daga cikin hadiman gwamna Abba Kabir Yusuf, Injiniya Ahmad Ishaq Bunkure ya koma ga Allah SWT a ranar Laraba.
Shugaban ƙaramar hukumar Soba a Ƙaduna, Hon Muhammad Lawal Shehu ya ba da umarnin ƙara alawus da ake biyan manyan limaman masallatan Juma'a a yankinsa.
Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya ware Naira biliyan 55 a kan jiragen shugaban kasa a kasafin 2025. 'Yan adawa sun caccaki gwamnatin tarayya kan lamarin.
Hukumar KWastam ta ce mutum 573519 suka nemi guraben aiki 3,927. Duk da tarin yawan masu neman aikin, NCS ta ce za ta yi adalci a wajen daukar wadanda suka cancanta.
Shugaban kamfanin mai na ƙasa NNPCL, Malam Mele Kyari ya bayyana yadda ya sha fama da kalubale a rayuwarsa tun daga almajiranci har matsayin da ya taka.
Gwamnan jihar Bauchi ya yi nasiha ga Sheikh Jingir kan yadda Bola Tinubu ke tafiyar da mulki a kasar nan. Bala Muhammad ya ce a isar da sakon ga Bola Tinubu.
Majalisar Wakilan kasa ta 10 ta ce an fara zama domin nazartar abin da kasafin kudin 2025, da Shugaban kasa, Bola Tinubu ya gabatar a ranar 18 Disamba, 2024.
Babbat hedkwatar rundunar sojin Najeriya watau DHQ ta bayyana ainihin abinda ya faru a lokacin da ƴan ta'adda suka farmaki sansanin sojoji a jihar Borno.
Labarai
Samu kari