Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Manjo Hamza Al-Mustapha, tsohon dogaron shugaban kasa a zamanin mulkin soji ya ce Najeriya na da tarin albarka amma babu tsarin tafiyar da al'amura yadda ya kamata.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce yana da cikakken bayanin abin da ya faru har ta kai ga kisan ƴan banga da fararen hula a kauyen Tungar Kara, ba ganganci ba ne.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ce ba zai takmaki gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ba saboda ba ta nufinsa da alheri.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar mataimakiyar mai tsawatarwa a Majalisar Wakilai, Hon. Adewinmi Onanuga wacce ta rasu a yau Laraba 15 ga watan Janairun 2025.
Fitaccen lauya mai kare hakkin bil adam, Femi Falana SAN ya jaddada cewa hukuncin babbar kotun tarayya ta tabbatar wa Muhammadu Sanusi II sarautar Kano.
Tawagar sojojin saman Najeriya ta sauka a jihar Zamfara domin duba asarar da wasu daga cikin dakarunta su ka jawo bayan kai hari a kan fararen hula.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a farmakin da suka kai musu a jihohin Kebbi da Sokoto.
Wasu ɗalibai sun farmaki ayarin mataimakiyar gwamnan jihar Ogun, Noimot Salako-Oyedele yayin da ta fito za ta je taron tunawa da jami'an sojoji na bana.
Rikicin masarautar Kano ya dauki sabon salo bayan kotu ta yi hukunci kan shari'ar Aminu Ado da gwamnatin Kano. Abubuwa da ya kamata ku sani kan rikicin sarautar Kano
Labarai
Samu kari