Gwamnatin Amurka ta gurfanar da mutum 8 da ake zargi sun shirya kashe shugaba Donald Trump, mataimakinsa, Netanyahu, Elon Musk da wasi jami'an Amurka.
Gwamnatin Amurka ta gurfanar da mutum 8 da ake zargi sun shirya kashe shugaba Donald Trump, mataimakinsa, Netanyahu, Elon Musk da wasi jami'an Amurka.
Barazana ga rayuwar Peter Obi da tsare Nasir El-Rufai ya sa Rabiu Kwankwaso magana. Sanata Kwankwaso ya tuna wa gwamnati dole a yi wa kowa adalci.
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun matsa kaimi domin tabbatar da an kawo karshen kasungurmin dan ta'addan nan da ya addabi jama'a, Bello Turji.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya naɗa sababbin masu ba shi shawara ta musamman, za a ba su rantsuwar kama aiki yau Talata, 28 ga Janairu, 2025.
Dan takarar gwamnan Edo a zaben 2024, Asue Ighodalo ya maka shugaban jam'iyyar APC na jihar, Jarret Tenebe, a kotu kan zargin bata suna. Ya na neman diyyar N500m.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Ibrahim Adam a matsayin daya daga cikin hadimansa a kan yada labarai domin kara yadda ayuukan gwamnati.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amsa rokon kungiyoyi wajen janye shari'a da wadanda su ka gudanar da zanga-zangar adawa da gwamnatin Tinubu a watan Agusta.
Kungiyar tayar da kayar baya ta IPOB ta bayyana cewa kalaman Sheikh Ahmed Gumi wani yunkuri ne na kawo karuwar ayyukan ta'addanci a shiyyar Kudu maso Gabas.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta tara kudin shiga kusan Naira biliyan 2.4 daga shirin rijistar aure da aka bullo da shi a ma'aikatar harkokin cikin gida.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa an yi sababbin nade-nade domin bayar da damar inganta gudanar da rayuwar mazauna jihar, sannan an nada sabon Akanta Janar.
Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya fito da sabon tsarin da zai ba shi damar tattaunawa da mazauna jihar a dukkanin kananan hukumomi kai tsaye.
Labarai
Samu kari