Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
An ji cewa wasu mutane sun taru sun kashe wani mutum a karamar hukumar Ajingi a yankin Balare kan zarin ya saci babur a jihar Kano. Sun kona gawar shi.
Hedikwatar Raabitatul Aima Wal Hulamoh ( kungiyar limamai da malamai) na yankin Yarbawa ta sanar da ranar fara azumin watan Ramadana na 2025 a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya shiga cikin batun takaddamar filin jami'ar BUK domin kawo karshen matsalar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an gano mawaki, Innocent Idibia da masoyiyarsa yar majalisar Edo, Natasha Osawaru duk da gargadin mahaifiyarsa kan lamarin.
An bayyana yadda wasu tsagerun dalibai suka kutsa dakin kwanan dalibai tare da yiwa dalibai satar da ta dauki hankalin jami'an tsaro. AN kama wasu daga ciki.
An bayyana yadda wani malamin addini ya kashe dalibar da ya gamu da ita a shafin Facebook, rahoton daya dauki hankalin jama'a a kafar sada zumunta.
Bayan yada wani bidiyo a Najeriya, Kamfanin NNPCL ya karyata zargin cewa man fetur dinsa bai da inganci, yana mai cewa binciken da aka yi ba shi da tushe.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya umarci shugabannin kananan hukumomi su fara biyan mafi karancin albashin N85,000 domin cika ka'idar aiki.
'Yan ta'addar ISWAP sun shirya yayin da suka karo makamai domin gwabza fada da Boko Haram da ta kashe musu mayaka 31 a wani farmaki a jihar Borno.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi arangama tsakanin Kungiyar Boko Haram tsagin Bakoura da ISWAP a Abadam da ke jihar Borno a Arewacin Najeriya.
Labarai
Samu kari