An ji cewa wasu mutane sun taru sun kashe wani mutum a karamar hukumar Ajingi a yankin Balare kan zarin ya saci babur a jihar Kano. Sun kona gawar shi.
An ji cewa wasu mutane sun taru sun kashe wani mutum a karamar hukumar Ajingi a yankin Balare kan zarin ya saci babur a jihar Kano. Sun kona gawar shi.
'Yan ta'addan Boko Haram da ISWAP sun yi kare jini biri jini da suka gwabza fada a jihar Borno. An kashe da dama cikin 'yan ta'addar a kusa da kasar Nijar.
Tsohon hadimin tsohon kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa wasu manyan Arewa na jin cewa Shugaba Bola Tinubu ya ware su duk da kokarin da suka yi.
rundunar 'yan sanda ta kama wani mutum da ya rika yada takarda cewa Fulani makiyaya za su kai hari Imo. Ya ce Allah ya yi wahayi ne ga malamar coci.
An samu tashin wata mummunar gobara a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) da ke jihar Sokoto. Gobarar ta lalata muhimman kayayyaki.
Karamin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya tsoma baki kan batun hana sojojin Najeriya 'visa' zuwa kasar Canada inda ya ce za su dauki matakin da ya dace.
Mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar jagoran ƙungiyar yarbawa ta ƙasa watau Afenifere, Ayodele Adebanjo.
Bayan korafe-korafen al'umma kan shirin 'Qur'anic Convention', rahotanni sun tabbatar da cewa an ɗage taron da aka shirya yi a Abuja cikin mako biyu.
Hon. Philip Agbese ya musanta hannu a zargin neman na goro daga jami'in kamfanin kudin crypto watau Binance, ya ba Tigran Gambaryan kwana 7 ya janye.
Bayan caccakar Canada da Nuhu Ribadu ya yi, ofishin jakadancinta a Najeriya ya mayar da martani kan rahotannin hana hafsan tsaron Najeriya shiga kasar.
Labarai
Samu kari