Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi ta'aziyyar rasuwar 'ya'yan tsohon mataimakin gwamnan Bauchi.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi ta'aziyyar rasuwar 'ya'yan tsohon mataimakin gwamnan Bauchi.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Gwamnatin tarayya ta nada kwamishinonin haraji da za su warware rikici da tabbatar da ba wanda ya kaucewa biyan haraji a Najeriya. Wale Edun ne ya tabbatar da haka.
Binciken gaskiya ya nuna cewa hoton da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta waɓda ke nuna sarkin Musulmi a cikin kayan bokaye kirkirarsa aka yi don yaɗa karya.
Bayan umarnin shugaba Donald Trump kan dokar zama ɗan kasa ga ya'yan yan gudun hijira, Kotun daukaka kara ta ki dage dakatarwar da aka sanya kan umarninsa.
Watanni da haramta karuwanci da caca a Katsina, hukumar Hisbah ta hana ayyukan gidajen casu domin bin ka'idar addinin Musulunci da kuma al'adar Hausawa.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa, ya sallami dukkan hadimai da masu rike da sarautar gargajiya a yankunan da ya kirƙiro sababbin masarautu.
Gwamnatin Katsina ta ware Naira biliyan 2.3 domin samar da abinci domin ciyar da talakawa a watan Ramadan. Shirin na cikin kokarin gwamna Radda ga talakawa.
Yayin da ake kokawa kan yawan haduran tankokin mai da ake samu, Hukumar NMDPRA ta haramta amfani da tankokin mai masu daukar lita 60,000 a hanyoyin Najeriya.
Aƙalla mutane takwas ne suka samu raunuka bayan bindigar mafarauci ta tashi ba da gangan ba yayin taron cocin LCCN a karamar hukumar Demsa da ke jihar Adamawa.
Kungiyar ‘yan kasuwar 'Singer' a jihar Kano ta roƙi Aliko Dangote da mai kamfanin BUA su rage farashin sukari kafin Ramadan don rage wa talakawa wahala.
Labarai
Samu kari