Danyen mai yana tashi a duniya ake ganin canji a litar fetur a gidajen mai amma idan ya sauka sai labarin ya canza. Dangote ya fadi abin da ya hana fetur ya yi araha
Danyen mai yana tashi a duniya ake ganin canji a litar fetur a gidajen mai amma idan ya sauka sai labarin ya canza. Dangote ya fadi abin da ya hana fetur ya yi araha
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Majalisar Dokokin Jihar Benue ta dakatar da mambobinta 13 da suka nesanta kansu daga tsige alkalin jihar, mai shari'a, Maurice Ikpambase a zamanta na ranar Talata.
Wani fitaccen malamin addinin kirista, Fasto Sam Alo ya bayyana cewa addu'a ya kamata a rika yi wa shugaban kasa domin Allah ya haska masa hanya mai kyau.
Bayan dan majalisar Amurka ya zargi Hukumar USAID ta tallafawa Boko Haram, Majalisar Dattawa ta kira Nuhu Ribadu da hukumomin DSS da NIA da kuma DIA.
Sheikh Muhammad Bin Usman zai koma limanci a masallacin Kundila na Sahaba bayan rikici da aka yi a masallacin Jami'urrahma. Sheikh Ibrahim Kalil ne ya sanar da haka.
Wani matashi ya sassara abokinsa da adda yayin da ya gayyace shi gida cin abinci. Matashin ya sara shi a kayi da jikinsa. Yan sanda sun kama matashin a Abuja.
Duk da rigimar da ta barke da aka rasa rayuka a Osun kan ikon ƙananan hukumomi, shugabannin APC na yankuna 14 da kansiloli a Osun sun koma ofisoshinsu.
Gwamnatin Tarayya ta raba dala miliyan 68.36 ga jihohi 28 a ƙarƙashin shirin SABER don inganta kasuwanci, sauƙaƙa dokoki, da jawo zuba jari a Najeriya.
Kwamitin da ya tattara rahoto kan zanga zangar adawa da tsadar rayuwa ya ce an kashe mutane 10, an lalata dukiyar sama da N11bn an jikkata mutane 7.
Fitacciyar jaruma a masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood, Chika Ike ya bayyana cewa ba Sanata Ned Nwoko ne ya mata cikin da take ɗauke da shi ba.
Labarai
Samu kari