Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
'Yan bindiga sun farmaki karamar hukumar Munya a jiahr Neja, sun sace sakataren karamar hukuma da wasu mutum huɗu. Jami’an tsaro sun fara bincike don ceto su.
Hon. Ahmed Idris Wase ya nuna kin amincewa da mayar da cibiyar bincike ta FIIRO zuwa jihar Legas. Wase ya bukaci 'yan majalisa su ki amincewa da kudirin.
Jami'an tsaro sun kama Hamza Suruddubu, babban mai safarar makamai ga 'yan bindiga a Sokoto, wanda ake zargi da samar wa Bello Turji da abokan aikinsa makamai.
Naira ta ƙarfafa zuwa 1,494.03/$ a kasuwar hukuma, 1,510.00/$ a kasuwar bayan fage, yayin da CBN ke ci gaba da manufofin kudi don inganta kasuwa.
Daliba daya ta rasu, biyar sun jikkata sakamakon rushewar bangon aji a GGSS Potiskum, Yobe. Gwamnatin jihar ta ce za a binciki musabbabin hatsarin.
Tinubu ya amince da sabbin jami’o’i a Ekiti da Osun don inganta noma, fasaha da muhalli, tare da bunkasa tattalin arziki da kirkire-kirkire a Najeriya.
Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce DSS ta kama mai damfara da sunan Izala da Sheikh Kabiru Gombe bayan shafe shekaru yana cutar mutane a jihar Legas.
Wadatar abinci a kasuwanni na ɗaya daga cikin dalilin da suka haddasa karyewar farashi a farkon 2025, gwamnatin tarayyya ta ɗauki matakan da suka taimaka.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki birnin tarayya Abuja, sun yi awon gaba da shugaban ƙungiyar matasan Afenifere na kasa, Eniola Ojajuni.
Labarai
Samu kari