Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi ya ce matsalar yunwa da ke kara katutu a Arewacin Najeriya abin damuwa ne matuka, ya nemi a kara himma.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi ya ce matsalar yunwa da ke kara katutu a Arewacin Najeriya abin damuwa ne matuka, ya nemi a kara himma.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya bayyana cewa tsohon shugaban Najeriya a lokacin soja ya na daga cikin wadanda Bola Tinubu ke mutunta wa a siyasa.
Jihar Benue ta sanar da barkewar zazzabin Lassa, inda mutum 5 suka kamu, 3 sun mutu. Gwamnati ta dauki matakan dakile cutar tare da wayar da kan jama’a.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yaba da yadda aka rubuta littafin da ke bayyana ma'anonin sabon taken Najeriya a birnin tarayya Abuja.
Shugaban JNI kuma mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar ya buƙaci malamai su haɗa kansu kuma su haɗa kan musulmi, su daina zagin juna.
Ministan noma da samar da abinci, Sanata Abubakar Kyari ya ce rukunin farko na motocin noma sun iso Najeriya. an bayyana yadda za a raba motocin a kasar nan.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana game da biyan haraji a Najeriya inda ya ba da shawarwari yan kasa su dage da ba da tasu gudunmawa.
Bayan tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya tabo Malam Nuhu Ribadu game da zaben shugaban kasa a 2031, mai ba shugaban ƙasa shawara ya yi masa martani.
Wata Ya Sameer Salihu a jihar Kebbi ta fara gyaran hanyar Kampani a ƙaramar hukumar Argungu don sauƙaƙa wa matafiya bayan ruwan sama ya lalata hanyar.
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Neja, Jonathan Vatsa, ya yi magana kan dalilin rashin ganin Muhammadu Buhari a wajen tarom kaddamar da littafin Janar IBB.
Labarai
Samu kari