Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Shugaban hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya-Janar Olakunle Oluseye Nafiu, ya ba da tabbaci kan lokacin fara biyan alawus na N77,000.
Sheikh Isa Ali Pantami ya kubuta daga sharrin 'yan fashi a 1993 bayan sun masa harbi guda uku a hanyar Maiduguri saboda addu'a. Ya fadi yadda ya tsira a jirgin sama.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce ya yi magana da tsohon gwamnan jihar Rivers kan batun yadda za a janye dokar ta ɓaci a jihar.
A 2014, majalisar wakilai ta ƙi amincewa da buƙatar Goodluck Jonathan na tsawaita dokar ta-ɓaci a jihohin Arewa maso Gabas bayan gaza samun rinjaye.
Kungiyar dattawa da shugabannin al'umma a jihar Ribas ta yu watsi da natakin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka na dakatar da Gwamna Fubara.
Fitacciyar 'yar gwagwarmaya ta bayyana cewa akwai yiwuwar gwamnatin tarayya ta fara amfani da dokar ta baci wajen kuntatawa wasu jihohin adawa a kasar nan.
Majalisar dattawan Najeriya ta bayyana matsayarta kan dokar ta bacin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya a jihar Rivers. Ta kafa sharuda.
Wani daga cikin masu fada a ji a yankin Neja Delta ya nuna damuwa kan halin da Gwamna Siminalayi Fubara yake ciki bayan an dakatar da shi. Ya ce ba a ji duriyarsa ba
Daya daga cikin manyan Neja Delta, Cif Anabs Sara-Igbe ya bayyana cewa fadar shugaban kasa ta dade ta na kitsa yadda za ta sanya dokar ta baci a Ribas.
Labarai
Samu kari