Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Kamfanin NNPCL ya karyata cewa an kai hari matatar Fatakwal da ke jihar Rivers bayan Tinubu ya dakatar da Gwamna Simi Fubara. NNPCL ya ce matatar na aiki.
Hukumar FAAN ta fara rusa gine-gine a rukunin gidajen ma'aikatan filin jirgin sama da da ke Kano, mazauna wurin sun yi watsi da lamarin, sun nufi kotu.
Rahotanni sun ce wasu mutane da ba a san ko su waye ba sun kwace wata mota dauke da kayan tallafin abinci ta hukumar WFP a garin Gubio da ke jihar Borno.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya samu tarba daga tsohuwar minista, Dr Betta Edu a gidanta da ke Calabar a jihar Cross River domin yin buda baki.
Gwamnatin Najeriya za ta raba tallafin kudi ga manoma 250,000 a fadin Najeriya. Za a raba tallafin kudi da kayan aiki domin noman shinkafa, rogo da saransu.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta nada sababbin mukamai, inda aka zabo da yawa daga cikinsu matasan 'yan siyasa, daga ciki har da Auwal Lawan Aramposu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na fuskantar jan aiki domin samun kason da ake so a majalisa wajen amincewa da dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers.
Bayan karɓar rantsuwar kama aiki a fadar shugaban ƙasa, sabon shugaɓan rikon Ribas, Ibas ya yi alƙawarin dawo da tsaro da daidaito a jihar mai fama da rikici.
Rahotannin da muke samu daga birnin tarayya Abuja ya nuna cewa wata tanka da ta ɗauko iskar da man fetur ya fashe a gadar Karu da ke Abuja, mutane da dama sun rasu.
Labarai
Samu kari