Kotun koli ta kasar Amurka ta soke umarnin Shugaba Donald Trump da ke ƙoƙarin takaita bai wa jariran da aka haifa a ƙasar zama 'yan ƙasa kai tsaye.
Kotun koli ta kasar Amurka ta soke umarnin Shugaba Donald Trump da ke ƙoƙarin takaita bai wa jariran da aka haifa a ƙasar zama 'yan ƙasa kai tsaye.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Zafin rana ya haddasa cinikin ORS a Kano yayin azumi. Jama’a na amfani da shi don hana gajiya, amma likitoci sun gargadi cewa yawan shansa na iya haddasa matsaloli.
Abubuwa sun fara daukar sabon salo a rigimar sarauta a Kano bayan Aminu Ado Bayero ya shirya hawan salla bayan gwamnatin jihar Kano ta fitar da sanarwa kan haka.
Karamar ministan harkokin wajen Najeriya, Bianca Odumegwu-Ojukwu, ta bayyana irin gwagwarmayar da ta sha a baya kafin ta kai matsayin da take a yanzu.
‘Yan sanda sun kama mutum 12 kan harin masallaci a Rigasa. An ce 'yan daba sun bi wani matashi har cikin masallacin, suka daba masa wuka har lahira ana Sallah.
Wasu mutane daga mazabar Kogi ta Tsakiya sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da shirin da wasu ke yi na yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kiranye.
Fasto Ekong ya hango wani gwamna da zai iya mutuwa kafin 2027, ya bukaci Tinubu ya kula da magoya bayansa, kuma ya shawarci Jonathan da kada ya tsaya takara a 2027.
Kwanaki bayan dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi, ya bayyana a bainar jama'a karo na farko bayan dakatar da shi daga ofis.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci kan 'yan sa-kai a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro masu yawa a yayin harin.
'Yan bindiga sun farmaki kauyen Taka Lafiya a Katsina, sun kashe mutane biyu. Wannan na zuwa bayan da aka sace daliban jami’ar tarayya ta Dutsin-Ma.
Labarai
Samu kari