Kotun koli ta kasar Amurka ta soke umarnin Shugaba Donald Trump da ke ƙoƙarin takaita bai wa jariran da aka haifa a ƙasar zama 'yan ƙasa kai tsaye.
Kotun koli ta kasar Amurka ta soke umarnin Shugaba Donald Trump da ke ƙoƙarin takaita bai wa jariran da aka haifa a ƙasar zama 'yan ƙasa kai tsaye.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Mai magana da yawun APC na ƙasa, Felix Morka ya caccaki mulkin dakataccen gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara, ya ce Tinubu ya yi haka ne domin dawo da soka.
Wani babban kusa a jam'iyyar PDP, Dan Orbih, ya tabo batun rawar da Nyesom Woke yake takawa a gwamnatin APC. Ya ce ministan Najeriya yake yi sa aiki.
Fitaccen malamin Musulunci a Borno, Farfesa Sheikh Muhammad Alhaji Abubakar wanda shi ne babban limamin masallacin Indimi da ke Maiduguri ya rasa mahaifiyarsa.
Majalisar wakilai ta fito ta yi magana kan zargin da aka jefe ta da shi na karbar cin hanci kafin amincewa da bukatar Shugaba Bola Tinubu kan dokar ta baci a Rivers.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya yi magana kan matakin da Shugaba Bola Tinubu ya dauka na dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara na Rivers.
Kungiyar Jama'atu Nasril Islam ta ja hankalin al'ummar musulmi su daure su ci gaba da nisantar ayyuna sabon Allah har bayan watan azumin Ramadan.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a babban birnin tarayya Abuja. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wata soja da wasu mutum biyu.
Mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero ya gana da ministan Abuja a jami'ar Calaba. Hakan na zuwa ne bayan APC a jihar Kano ta yi barazanar dokar ta baci a Kano
Masana'antar fina-finan Nollywood da ke Kudancin Najeriya ta yi bsbban rashi da jaruma Nkechi Nweje ta riga mu gidan bayan bayan gajeruwar rashin lafiya.
Labarai
Samu kari