Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya dawo gida Najeriya daga kasa mai tsarki. Gwamnan ya dawo ne bayan mahaifiyarsa ta riga mu gidan gaskiya.
Dan Majalisa mai wakiltar Bakori da Ɗanja a Majalisar Dokoki ta Ƙasa ya raba tallafi da goron Sallha ga al'ummar mazaɓarsa, an raɓa kimanin N110m.
Olusegun Obasanjo, Bishop Matthew Kukah, Atiku Abubakar, Peter Obi, Emeka Anyaoku, Aminu Masari, Aminu Tambuwal da wasu kusoshin Najeriya sun dura Abuja.
'Dan shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu watau Seyi ya gamu da tangarɗa da matasa suka dakawa motar kayan abincin da zai rabawa jama'a wawa a jihar Gombe.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar mazabar Kogi ta Tsakiya ta fito ta yi magana kan rahotannin da ke cewa ta nemi afuwar majalisar dattawa.
Sanata Barau Jibrin ya fitar da adadin matasan da suka nemi tallafin shirin noma da za a raba N1m zuwa N5m. Za a tantance matasan da suka nemi tallafin.
NAFDAC ta kama buhuna 120 na jabun shinkafa a Rivers, inda ta kai su ofishinta na Kudu maso Kudu, ta kuma kama wata mata tare da kayan hada jabun shinkafar.
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin inganta rayuwar yaran da iyayensu suka rasu su ka bari ta bangarorin ilimi, aikin yi da sauran ababen more rayuwa.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi addu'o'i kan masu shirin tayar da tarzoma a jihar Kano. Sanusi II ya roki Allah ya maida musu aniyarsu mara kyau.
Labarai
Samu kari