A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Gwamnatin tarayya karƙashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta ayyana Litinin da Talata a matsayin ranakun hutun karamar sallah, ta taya musulmai murna.
Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang ya kulla yarjejeniya da Isra'ila kan aikin noma, fasaha da kiwon lafiya domin bunkasa tattalin arziki da inganta rayuwar al’umma.
Wani malamin addinin Islama, Khalifah Mojeed Alawaye, ya ce an kai masa hari yayin tafsirin Ramadan saboda yana sukar giya da amfani da sassan jikin mutum.
Ƙungiyar JIBWIS wacce aka fi sani Izala ta sanar da rasuwar shugaban Majalisar Malamai na kungiyar a jihar Yobe, Sheikh Imam Muhammad Khuludu ranar Laraba.
Jam'iyyar APC reshen jihar Akwa Ibom ta yi martani mai zafi kan zargin da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi wa Godswill Akpabio.
Majalisar Dattawan Najeriya ta ba da umarnin gudanar da bincike kan farashin kuɗin data da kamfanonin sadarwa suka kara wanda ya jefa matasa cikin ƙunci.
An shiga jimami a jihar Kano da kewaye, yayin da aka samu labarin rasuwar Abdullahi Tanka Galadanci, babban mai taimakawa gwamnan Kano kan Rediyo.
A kokarinta na yaki da cin hanci, Majalisar wakilai ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman cire kariya ga mataimakin shugaban kasa da gwamnoni.
Tsohon minista a Najeriya, Sheikh Isa Ali Pantami ya gargadi shugabanni daga kan kansiloli har shugaban kasa da su tabbata sun yi adalci ga al'ummar da suke mulka.
Labarai
Samu kari