Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Yayin da ake ta kokarin kirkirar sababbin jihohi a Najeriya, Majalisar Wakilai ta amince da karatu na biyu na kudirori hudu da ke neman kan lamarin a Abuja.
Mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, ya kauracewa ambaton Aminu Bayero da “Sarkin Kano” a Calabar, lamarin da ya jawo cece-kuce kan rikicin masarautar.
Masanin taurari a Najeriya Simwal Usman Jibrin ya bayyana cewa ranar Asabar za a haifi jinjirin watan Shawwal. Ya ce sai dai ba lallai aga watan a ko ina ba.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai, sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. Tsagerun sun hallaka mutane bayan sun bude wuta kan mutane.
Wasu daga cikin mazauna Kano sun bayyana fatan sarakuna da sauran masu ruwa da tsaki za su ajiye batun gudanar da hawan Sallah don kare rayukan jama'a.
Kwamitin da majalisa ya kafa kan sauraron korafi game da Sanata Natasha Akpoti ya yi watsi da korafin a bisa dalilin cewa lamarin na gaban kotun tarayya.
Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya ta yi magana kan rahotannin da ke cewa ta karbi tsabar kudi har N500m a hannun shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
Malamin addinin musulnci, Sheikh Lawan Abubakar Shu'aibu Triumph ya roki sarkin Kano 15, Aminu Ado Bayero a kan ya hakura da batun hawan Sallah a jihar.
Shugaban hukumar NAHCON na kasa, Farfesa Abdullahi Saƙeh Pakistan ya bayyana cewa da yiwuwar da fuskanci zafin rana mai tsanani a lokacin aikin hajjin 2025.
Labarai
Samu kari