Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan sanda sun musanta jita-jitar da ake yadawa kan kai wa Inyamurai Igbo hari a Kano, sun fara bincike don kama wadanda ke yada karyar, tare da yin babban gargadi.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya karbi bakuncin takwaransa na Edo, Sanata Monday Okpebholo bayan kisan Hausawa.inda ya raka shi yiwa iyalansu jaje.
Kasashen Mali, Nijar da Burkina Faso sun kakaba harajin kashi 0.5% kan kayayyakin da ke shigowa daga mambobin kasashen ECOWAS ciki har da Najeriya.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya ziyarci mataimakin shugaban majalisar dattawa kan kisan da aka yi wa 'yan Arewa. Ya yi masa ta'aziyya kan lamarin.
Direban motar da ta dauko mafarauta 'yan Arewa da aka kashe a jihar Edo ya fadi yadda 'yan sa-kai suka tare su tare da hallaka da dama daga cikinsu.
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya kawo ziyara ta musamman ga Abba Kabir Yusuf domin jajanta masa kan kisan gilla da aka yi wa Hausawa a garin Uromi.
Kungiya ta soki Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi bisa kin bin umarnin 'yan sanda, wanda ya janyo mutuwar mutane da dama.
Tsohon sanatan da ke wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Shehu Sani, ya nuna aniyarsa ta sake neman takarar kujerar sanata a zaben 2027.
Shugaban ma'aikatan fadar gwamnati da Siminalayi Fubara ya yi aiki da shi ya ce an taba ba shi cin hancin Naira biliyan 5 domin tsige gwamna Fubara a 2023.
Labarai
Samu kari