Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu ya ce dole a dauki mataki kan kisan 'yan Arewa da aka yi a Uromi na jihar Edo. Gwamnan ya yi ta'aziyya ga iyalan wadanda aka kashe.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarin biyan diyya kan Hausawan da aka kashe a Edo. Abba Kabir ya ce ya yi waya da gwamnan Edo kan lamarin.
Kungiyar Izala za ta maka Dan Bello a kotu kan zargin da ya yi wa shugabanta, Sheikh Abdullahi Bala Lau. Dan Bello ya zargi Sheikh Bala Lau da cin kudin kwangila.
Bayan kammala sallar idi a Gombe, rahotanni sun tabbatar da cewa an samu turmutsutsu yayin da yara biyu suka rasa rayukansu sannan wasu 20 suka jikkata.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya fadi yadda ya yi barazanar korar Minista Nyesom Wike idan manufofinsa ba su dace da bukatun jam’iyyar APC mai mulki ba.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya dakatar da shugaban rundunar tsaron jihar kan mummunan kisan gillar da aka yi wa mafarauta 'yan Arewa a jihar.
Rundunar ‘yan sandan Kano ta cafke Usman Sagiru mai shekara 20 daga Sharifai kan zargin kashe wani dan sa-kai da harin da aka kai bayan sallar idi a Kano.
Mai alfama Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar, ya ta ya al'ummar Musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan. Ya ba da shawara kan shugabanni.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi magana kan dalilin da ya sa ya jawo Bosin Tijani ya ba shi mukamin ministan sadarwa duk da yana yawan sukarsa.
Labarai
Samu kari