Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kwararo yabo ga Gwamma Abɓa Kabir Yusuf lokacin da ya kai ziyarar barka da sallah fadar gwamnati ranar Talata.
Wata ƙungiyar musulmi (TMC) ta buƙaci al'umma su kwantar da hankulansu, ka da a ɗauki fansa kan kisan gillar da aka yi wa ƴan Arewa mafarauta a Edo.
NIPSS ta tabbatar da saukar farashin fetur kafin 2025, tana mai cewa aikin matatun Najeriya zai taimaka daidaita tattalin arziki da rage wahalhalun da ake fuskanta.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya gwangwanje mutanen da ke ɗaure a gidajen gyaran hali da tallafin kayan abinci da shanu 12 sabida su yi shagalin sallah.
Wasu daga cikin Kamawa sun bayyana rashin jin daɗin yadda gwamnati da Sarki Muhammadu Sanusi II suka gudanar da hawa bayan rundunar yan sandan jihar ta haramta.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya gargaɗi sarakunan garuruwa 3 a Osun su shiga taitayinsu, su hana duk wani yiwuwar tada zaune tsaye a yankunansu.
Ciyaman din Okehi da ke jihar Kogi ya sanya dokar hana fita a fadin karamar hukumar, saboda barazanar tsaro. An dauki matakin ne gabanin zuwan Sanata Natasha.
Sarki Sanusi II ya jagoranci Hawan Nasarawa ta mota bayan hana bikin daba. Jama'a sun fito suna murna, wasu kuma sun bayyana rashin jin dadinsu kan hakan.
A tsakanin Janairu zuwa karshen Maris din 2025, Najeriya ta yi rashin wasu fitattun 'yan siyasa biyar, ciki har da Chief Edwin Kiagbodo Clark, Adewunmi Onanuga.
Labarai
Samu kari