Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Shugabannin musulmi da ke zaune a jihar Ribas sun bukaci shugaban kasa Ɓola Ahmed Tinubu ya sake nazari kan doka ta ɓaci kuma ya maida dakataccen Gwamna Fubara.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifiuru bai ji dadin yadda wasu kwamishinonins ada 'yan kwangila suka kawo cikas ga wasu ayyuka a jihar ba. Ya umarci su zage damtse.
Bayan zarge-zargen Ɗan Bello kan Sheikh Bala Lau, Malam Alkali Abubakar Salihu Zaria ya gargadi matashin kan kalamansa inda ce dole za su dauki mataki.
Baban Chinedu ya bayyana cewa ya fara fuskantar barazana tun daya fara wa'azin kare addinin Musulunci. Baban Chinedu ya ce a yanzu haka ba ya iya kwana a gida.
Dakataccen gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya bayyana yadda dokar ta bacin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sa a jiharsa ya jawo masu damuwa.
Bayan sanarwar rasuwar Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi, gwamnatin jihar ta soke gaisuwar Sallah da masarautun Rano da Karaye suka shirya kai wa gwamna.
Mazauna garin Uromi a karamar hukumar Esan ta Arewa maso Gabas sun fara zama a cikin zullumi saboda fargabar harin ramuwar gayya kan kisan Hausawa.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya nuna damuwa kan kwacewa mutsne filayensu. Ya gargadi masu rike da sarautun gargajiya da su guji yin hakan.
Marigayi Galadiman Kano, Abbas Sanusi, mahaifi ne ga shugaban jam'iyyar APC na Kano, Abdullahi Abbas, kuma Kawu ga SarkiN Kano, Muhammadu Sanusi II.
Labarai
Samu kari