Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Janar Maharazu Tsiga ya bayyana irin wahalar da ya sha a hannun 'yan bindiga bayan shafe wata biyu a tsare a daji inda ya fadi yadda suke kwana da dabbobi.
Hare-haren da aka kai kan garuruwa biyar a Bokkos sun yi sanadiyyar mutuwar mutum goma. BCDC ta yi kira ga jama’a su kare kansu daga barazanar ‘yan ta’adda.
An miƙa Janar Tsiga da mutane 18 da aka ceto ga Nuhu Ribadu bayan ya shafe kwanaki 56 a hannun ‘yan bindiga. Ribadu ya yabawa jami’an tsaro kan wannan nasarar.
Rahotanni sun ce ‘yan sanda sun tabbatar da kwace adduna biyu daga wurin da lamarin ya faru, sannan an mika bincike ga sashen CID domin gudanar da cikakken bincike.
Rundunar sojin Najeriya ta sha alwashin raba Bello Turji da numfashi nan da ba daɗewa ba bayan kisan manoma 11 da ya yi a yankin ƙaramar hukumar Isa a Sokoto.
An aci gaba da jimami kan kisan gillar da aka yi wa mafarauta 'yan Arewa a jihar Edo. Bayan aukuwar lamarin, wasu muhimman abubuwa da dama sun faru.
Bayan rasuwar Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi a ranar Talata 1 ga watan Afrilun 2025, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero na ci gaba da karbar ta'aziyya.
Wata gagarumar iska da ta biyo bayan mamakon ruwan sama a jihar Filato ta rigurguza gidaje da rumbunan abinci sama da 70 a karamar hukumar Langtang ta Kudu.
Gwamna Babajide Sanwo Olu na jihar Legas ya nemi afuwar ƴan Najeriya kan cunkoson da ya faru sakamakon fara aikin gadar Independence, ya ce aikin zai shafe makonni.
Labarai
Samu kari