Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Shugaban Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi kira ga 'yan sanda da jami'an tsaro su gaggauta bincike bayan an yi kisan gilla wa dan agaji a gidan shi a Abuja.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a kauyukan karamar hukumar Safana. Sun hallaka kwamandan 'yan sa-kai tare da wasu mutane.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya nuna kudirinsa na ganin ya kare martaba da mutuncin masarautun jihar. Ya ce suna da dadadden tarihi.
Rundunar 'yan sanda a jihar Zamfara ta kama mutum 15 bayan Fulani makiyaya sun gwabza fada mai muni da Hausawa. An samu gawar wani matashi cikin jini.
Tsohon sanata Elisha Abbo daga jihar Adamawa ya yi sababbin zarge-zarge kann shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio. Ya ce ya gaya masa za a kwace kujerarsa.
Gwamnan Filato, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa Najeriya ta yi kuskure da ta bari mayakan Boko Haram da sauran ƴan ta'adda suka mallaki kayan aiki.
Bayan kwanaki 56 a hannun masu garkuwa, Janar Tsiga ya samu 'yanci. Iyalansa sun biya kuɗin fansa, amma an ci gaba da tsare shi na tsawon sati guda.
Tsohon Sanata mai wakiltar Adamawa ta Arewa, Elisha Ishaku Abbo, ya caccaki majalisa a kan yadda ake tafiyar da dambarwa Sanata Natasha Akpoti-Uduagan.
Mazauna karamar hukumar Isa, da ke jihar Sakkwato sun gamu da iftila'in harin ƴan ta'adda, bayan Bello Turji da jama'arsa suka kai masu farmaki, an kashe mutane.
Labarai
Samu kari