Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Gwamnatin jihar Kano ta jaddada rashin jin dadi kan kisan Hausawa 16 da aka yi wa a Uromi da ke Edo, inda ya nemi a tabbatar da cewa an hukunta waɗanda ake kama.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa an mayar da Sarkin Gaya kan kujerarsa saboda jajircewarsa da tawali'u a lokacin da aka tube shi a shekarar 2023.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya karyata jita jitar cewa ya yanki jiki ya fadi a Abuja. Wike ya ce yana cikin koshin lafiya kuma masu masa fatan za su riga shi mutuwa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi addu'ar Allah Ya gafarta wa fitaccen malamin addinin musulunci, Sheikh AbdulAziz Dutsen Tanshi.
Marigayi, Dr. Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi, ya tunatar da jama'a muhimmanci tuna cewa kowa mai rai zai koma ga mahaliccinsa, domin a babu wanda zai dawwama.
An bukaci kafa sansanin soji a garin Uromi na jihar Edo bayan kashe Hausawa matafiya ana shirin bikin sallah. sarkin Uromi, Zaiki Anslem Eidenojie II ya nemi hakan.
Rasuwar Dr. Idris Dutsen Tanshi ta girgiza Musulmi da dama. Masu bibiyarsa sun bayyana alhini da kewa, suna addu’ar Allah ya gafarta masa, ya sa Aljanna makoma.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce za ta fitar da hujjoji da za su gaskta cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya nemi ya yi lalata da ita.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin siyasa, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya yi murabus daga muƙaminsa makonni 2 kenan.
Labarai
Samu kari