Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rahotanni sun tabbatar da cewa 'yan bindiga sun sace Blessing Adagba, mai taimakawa Gwamnan Ebonyi, a unguwar Okposhi Eheku da ke karamar hukumar Ohaukwu.
Shugaban ƙungiyar gwamnonin Arewa kuma gwamnan Gombe, Muhammad Inuwa Yahayaya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar Malam Idris Abdul'Aziz Dutsen Tanshi.
Wani limami ya hau mimbarin masallacin Dr Idris Dutsen Tanshi bayan jana'izarsa, inda ya jaddada cewa gaskiyar malam da jarumtarsa abin koyi ne ga al’umma baki ɗaya.
Rahotanni sun ce Sufeto-Janar na ‘Yan sanda, Kayode Egbetokun, ya sauya AIG Usaini Gumel daga Zone 7 Abuja zuwa sashen kula da lamuran al'umma na rundunar.
An shiga fargaba a Sokoto bayan kisan Hausawa 16 a Edo, inda Inyamurai da dama suka rufe shagunansu domin gudun harin ramuwar gayya daga matasan jihar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya tuna da irin gudummawar da Sheikh Idris Dutsen Tanshi ya bayar wajen yaƙi da tsattsauran ra'ayin ƴan Boko Haram.
An gano wani tsohon bidiyo da marigayi Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ke kokawa kan halin da al'umma da malamai suka nuna ga Sheikh Adam Albany Zaria.
Malaman addinin musulunci a kasar nan sun bayyana kaduwa da samun labarin rasuwar daya daga cikinsu, Sheikh AbdulAzeez Dutsen Tanshi, wanda ya rasu a Bauchi.
Yayin da ake ci gaba da alhinin rasuwar Malam Idris Dutsen Tanshi, jam'iyyar PDP ta rasa daya daga cikin manyan jiga-jiganta, Alhaji Yekini Ayoade Adeojo.
Labarai
Samu kari