Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta tafi da wani limamin Juma'a, Ahmad Isa Jaja da ya yi batanci wa Dr Idris Dutsen Tanshi a unguwar Jahun kafin matasa su masa duka
An shiga jimami bayan rasuwar shugaban jam'iyyar APC na shiyyar Kogi ta Gabas. Suleiman Omika Mohammed ya rasu ne a cikin gidansa da ke birnin Lokoja.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta kama wani mahaifi da zargin kashe 'yarsa mai suna Shakirat Ojo ya birne ta. An tono gawar bayan kwanaki takwas domin bincike.
Yayin da ake ta kokarin dakile matsalar tsaro a Arewa, Sheikh Murtala Bello Asada ya sake tasowa da bayanai kan yadda matsalar tsaro ke ƙara kamari a yankin.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta samu nasarar ceto fasinjojin da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su. Sun samu nasarar ne bayan sun fatattaki miyagun.
Yan kasuwar man fetur sun tabbatar da cewa farashin sufuri da kayayyaki zai sauka a Najeriya bayan farashin danyen mai ya karye a kasuwar duniya.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi addu'ar Allah Ya gafarta wa Malam Idris Abdul'Aziz Dutsen Tanshi wanda ya koma ga Allah a daren ranar Juma'a.
Rahotanni sun ce rundunar ‘yan sandan Kaduna ta nesanta kanta daga wani mutumi Hadaina Hussaini da ake zargi da yin barazanar kisan yan Kudu a Arewa.
An ci gaba da jimamin kisan gillar da aka yi wa mafarauta 'yan Arewa a jihar Edo. Abokan aikinsu sun bukaci a yi musu adalci ko kuma su dauki fansa kan lamarin.
Labarai
Samu kari