'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Peter Obi ya yaba wa 'yan sanda game da janye gayyatar da suka yi wa sarki Muhammadu Sanusi II zuwa Abuja. Obi ya ce a bar yan sanda a jihohi su warware rikicin.
Farashin abinci kamar shinkafa, doya, wake da gyada na ci gaba da sauka a Najeriya, wanda ya faranta ran magidanta da iyalai a jihohin da abin ya fi shafa.
Mazauna jihar Kano sun fuskanci kalubale da tashin hankali a cikin makoni biyun tun daga ranar 28 ga watan Maris na shekarar da aka ciki bayan kashe Hausawa a Edo.
An shiga jimami a jihar Kebbi bayan 'yan ta'addan Lakurawa sun kai farmaki kan 'yan sa-kai. Miyagun 'yan ta'addan sun hallaka jami'an tsaro 13 a yayin harin.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin kwanton bauna ga sakataren gwamnatin jihar Plateau. 'Yan ta'addan sun kai farmakin ne a karamar hukumar Bokkos.
Najeriya dai ta sha fama da badakaloli na almundahama da sama da faɗi da kuɗaɗen al'umma na tsawon lokaci, mun tattaro naku guda 5 da suka gigita ƙasar nan.
Sanata Shehu Sani ya yi magana kan rigimar sarauta a Kano inda ya bukaci iyalan masarautar Kano su sasanta tsakaninsu ba tare da shigar da siyasa ba.
Sufeto Janar na 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya janye gayyatar da aka yi wa Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II zuwa birnin tarayya Abuja.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi artabu mai tsanani da 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. An samu asarar rayuka a bangarorin sojoji da na 'yan Boko Haram.
Labarai
Samu kari