Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Bayan rasuwar Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi, manyan yan siyasa da sarakunan gargajiya sun ziyarci fadar Aminu Ado Bayero maimakon fadar Sarki Sanusi II.
Sanata mai wakiltar Borno ta Tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Kaka Shehu Lawan, ya yi wa ministan yada labarai, martani kan matsalar rashin tsaro.
Dakarun tsaron kasar nan sun fara binciken wani yunkuri da aka yi na haura wa gidan mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima da ke Maiduguri a jihar Borno.
Rundunar tsaro yi martani ga Gwamna Babagana Zulum na Borno kan sake bayyanan hare-haren Boko Haram a jihar da ke Arewa maso Gabas da aka sha fama a baya.
Rundunar yan sanda ta kai farmaki maboyar masu laifi a unguwanni da dama a birnin tarayya Abuja. An kama mutane 136 kuma ana cigaba da musu bincike.
Gwamnatin Tarayya ta umarci manyan makarantun da suka samu izinik ɗaukar ma'aikata su bi tsarin gaskiya da adalci ta hanyar da tallata guraben aiki a jaridu.
Fitaccen dan siyasa, kuma jigo a tafiyar Kwankwasiyya, Alhaji Buba Galadima ya bayyana cewa akwai kyakkayawar alaka a tsakaninsa da shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Kungiyar Izala ta yi sababbin nade nade. Sheikh Sani Yahaya Jingir ya nada Malam Dalhatu Abubakar Hakimi a gurbin marigayi Sheikh Saidu Hassan Jingir.
Ƴar tsohon gwamnan jihar Oyo, Chief Omololu Olunloyo, Kemi Olunloyo ta barranta kanta da iyalanta inda ta ce ta fita daga cikin dangin Olunloyo baki daya.
Labarai
Samu kari