Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Wata Kungiya ta fusata da ƴan sanda suka ambaci Sarki Sanusi II da 'Alhaji' inda ta bukaci rundunar ta nemi afuwa saboda kiransa da wannan suna da rage ma shi daraja
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Muhammadu Buhari ya ce ya bar mulki da dukiyar da ya mallaka tun kafin ya zama shugaban kasa ba tare da ta ƙaru ba.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi nasiha ga gwamnonin jam'iyyar APC. Buhari ya kuma fadi wanda ga gyara masa gidansa d ke cikin Kaduna.
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa tsarin ciniki da sayar da ɗanyen mai da Naira zai ci gaba, ta ce an cimma haka ne bayan kwamitin aiwatarwa ya sake zama.
Shugaban kungiyar matasan Arewa (ACY), Hon. Abubakar Aliyu, ya bayyana cewa sun shirya marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya a babban zaben 2027.
Malamin Musulunci, Sheikh Bello Yabo ya yi wa'azi a masallacin Dr Idris Dutsen Tanshi a Bauchi. Bello Yabo ya fadi alakarsa da Dutsen Tanshi tsawon shekaru 30.
Bayan sanar da rasuwar dan majalisa a Zamfara, Hon. Aminu Ibrahim Kasuwar Daji, Sanata Yau Sahabi ya nuna alhini kan rasuwar marigayin inda ya ce bawan Allah ne.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa watau EFCC ta nuna wa kotu bidiyon bayanan da tsohon ministan makamashi, Saleh Mamman ya mata bayan ta gayyace shi.
Jami'an tsaro sun yi nasara a kan wasu miyagun 'yan ta'adda da suka kutsa kauyen Mahume dake Dandume a jihar Katsina, tare da sace mutane shida daga gidajensu.
Labarai
Samu kari