Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Kasar Saudiyya da sarkin Musulmi sun sanar da shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1447 a ranar Alhamis. Za a yi azumin ashura a ranar 10 ga wata.
Rahotanni daga jihar Legas sun nuna cewa gidajen mai mallakin kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL sun kara farashin kowace litar man fetur zuwa N925.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana cewa babu ƙungiyar siyasa da ta nemi rajista da ita a matsayin jam'iyya.
Yayin ziyarar Bola Ahmed Tinubu a jihar Nasarawa, Sarkin Lafia, kuma tsohon Alkalin Kotun Koli, Sidi Bage, ya ce shugaban yana sauya Najeriya kamar Legas.
Gwamnatin Neja ta rufe jami'ar IBB da le Lapai bayan kashe wani dalibi. An rufe jami'ar IBB ne domin bincike kan hakikanin abin da ya faru domin gaba.
Yayin da mutane ke cikin wani hali na tsadar rayuwa, Gwamna Ahmed Aliyu na Sokoto ya ƙaddamar da “Shagon Sauki Na Amadun Alu” domin ma’aikata da 'yan fansho.
Sheikh Ibrahim Khaleel ya yi bayani kan dalilan da ya sanya maza suke kara aure. Malamin addinin ya jero dalilan da ya sanya maza suke kara yin aure.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga sun kashe shugaban PDP na mazabar Lade da dansa da wani mutumi a kauyen Mari, jihar Kwara.
Gwamnatin Adamawa ta ce sabuwar dokar masarautu ta shafi sarautar Atiku ta Wazirin Adamawa, amma mai magana da yawun gwamnan ya musanta cire shi.
Labarai
Samu kari