Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
Ƙungiyar Tijjaniyya ta buƙaci mabiya ta miliyoyi su kauce wa furuci da zai iya dagula shari’ar Sheikh Abdulkadir Sani Khalifa, tare da ƙarfafa su dage da addu’o’i.
Kungiyar Arewa Youth Congress ta yabawa ministocin lafiya a gwamantin Bola Tinubu kan kokarin inganta bangaren kiwon lafiya musamman a Arewacin Najeriya.
Asibitin ƙashi na Jos ya fara aiki bayan shekaru huɗu. Za a rika kula da masu lalurar ƙasusuwa, tsokoki, jijiyoyi, da sauran abubuwan da suka shafi motsin jiki.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta tabbatar da batun biyan bashin Dala miliyan 3.4 da aka karɓi daga asusun bada lamuni IMF.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Mahmud Yakubu, ya bayyana cewa babu abin da ya samu mukaminsa na shugabancin hukumar.
Dakarun yan sanda sun cafke wani matashi Mansur Umar da ake zargi da halaƙa saurayin kanwarsa, Suleiman Musa a gidansu da ke jihar Kano ranar Juma'a.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne sun kai hari a waninsansanin sojoji da ke jihar Borno. 'Yan ta'addan sun kashe sojoji tare da cafke wasu.
Tsohon gwamnan Bayelsa, Kyaftin Olubolade, ya rasu yana da shekaru 70 a Legas bayan ya yanke jiki ya fadi a wajen wasan ƙwallon teburi. An yi jimamin rasuwarsa.
Rikici ya barke a jami'ar Katsina kan zaɓen VC. 'Yan takara sun soki zaɓen, sun zargi shugaba mai barin gado da nuna son zuciya domin wanda yake so ya samu nasara.
Za ku ji a wannan rahoto cewa yan ta'addan Boko Haram na kwace makaman sojoji da aka sayawa da jami'an tsaro masu yawa, inji Dan majalisar Filato, Yusuf Gadgi.
Labarai
Samu kari