Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Ismael Ahmed a matsayin shugaban PCNGi domin rage wa ‘yan kasa raɗaɗin cire tallafin man fetur da aka yi a farkon mulkinsa.
Hukumar Hajji ta Najeriya watau NAHCON ta bayyana cewa cunkoson jiragem sama a filayem jirgin Saudiyya sun kawo tsaiko a aikin jigilar alhazai zuwa gida.
A labarin nan, za a j cewa kungiyar tsofaffin yan sandan Najeriya sun bayyana cewa za su fito tituna domin shaida wa gwamnati halin da suke ciki.
A wannan labarin, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta zargi tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da barazana ga shaida a shari'arsa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani sansanin 'yan sanda da ke jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da makamai bayan an gwabza artabu.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani shugaban Fulani a jihar Kogi da ake kira da malam Iliyasu. Harbi matar shi da dan shi yayin harin. Suna asibiti suna kwance.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III ya bukaci a cigaba da addu'a a kan rashin tsaron Najeriya. Ya yi magana kan yakin Iran da Isra'ila.
Yakin da aka kwashe kwana 12 ana yi tsakanin Iran da Isra'ila ya samo asali ne kan zargin shirin mallakar nukiliya wanda ake daukarsa a matsayin makami mai haɗari.
Rahotanni sun nuna cewa an harbe babban dan bindiga Mai Jakka da ya shahara da fitowa a TikTok yana zagin gwamnati da yi wa 'yan Najeriya barazana.
Labarai
Samu kari