Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta kama hanyar rugujewa, ya ce sun roki ya bude mashigar ruwa ta Hormuz domin ci gaba da hada-hada.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta kama hanyar rugujewa, ya ce sun roki ya bude mashigar ruwa ta Hormuz domin ci gaba da hada-hada.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gana da Vladimir Putin a kasar Rasha. Putin ya bayyana cewa yana tare da Iran a yakin da ake da Amurka.
Gwamnatin Zamafara ta kaddamar da shirin raba tallafin kudi ta ATM na N75,00 a karamar hukumar Tsafe. Dauda Lawal ya bukaci yin amfani da tallafin da kyau.
Kwararru sun ce ɗan shekara 18 zai iya ɗirka wa mata 10 ciki, amma ba a saba gani ba. Ana zargin matashin yana da cutar karfin sha'awa da ke bukatar kulawar likita.
Sarkin Zazzau, Ahmad Nuhu Bamalli ya umarci fadawa su koma Islamiyya don gyaran kuskuren addini, yana kira ga shugabanni su sauke nauyin da Allah ya dora masu.
Bayan shigar da korafi kan rigimar sarauta, babbar kotu a Delta ta yi watsi da karar da ke kalubalantar nadin Cif Oma Eyewuoma a matsayin Ologbotsere na masarautar
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa jihohin Legas, Delta, Bayelsa, Cross River, Rivers, da Akwa Ibom za su fuskanci ruwan sama na tsawon kwanaki 250 zuwa 290.
Za ku ji cewa yan Najeriya sun yi zanga-zanga a Landan, suna bukatar a mayar da Mele Kyari gida Najeriya domin fuskantar EFCC kan zargin almundahana.
Gwamnatin Neja ta rufe ta rufe wani otel da aka mayar da shi gidan karuwai da wasu gidajen karuwai a kusa da wani masallacin Juma'a a karamar hukumar Mokwa.
Za ku ji cewa jami’ar Maryam Abacha ta rufe dakunan kwanan dalibai mata biyu a Kano bisa zargin lalata da kin bin doka, tare da gargadi ga dalibai da iyayensu.
'Yan bindiga sun kashe bakwai a Benue (Gwer ta Yamma da Buruku). An takaita zirga-zirga a Gwer ta Yamma yayin da wawan wadanda aka kashe a jihar ya kai 166.
Labarai
Samu kari