Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi fom din neman sake tsayawa takara a karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki. Tinubu zai yi takara a zaben 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi fom din neman sake tsayawa takara a karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki. Tinubu zai yi takara a zaben 2027.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
Mai martaba sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari ya gayyaci manyan malamai an yi taron addu'a ga shugaban ƙasa Tinubu, gwamnan Kwara da Najeriya.
Gwamna Dauda Lawal ya ce ya tarar da asusun gwamnatin Zamfara ba kudi, sai wata N4m. Amma ya ce yanzu ya biya basussukan albashi, NECO, WAEC da na wuta.
Yayin da Kano ke neman masu zuba hannun jari domin inganta kasuwanci, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya kai ziyara sashin jirage na kamfanin Overland Airways.
Bayan Sarkin Hausawa a Enugu ya karbi muƙami a gwamnati, matasan Arewa a jihar sun soki basaraken, Yusuf Sambo II, bisa amincewa da mukamin hadimin gwamna.
Tsohon shugaban kasa na mulkin soji, Janar Yakubu Gowon mao ritaya ya ce babu gurbin mulkin soji a Najeriya a yanzu, ya ba da shawara kan matsalar tsaro.
Sakamakon kura-kuran fasahar na'ura da aka samu, sama da dalibai miliyan ɗaya da rabi suka kasa samun sama da maki 200 a UTME 2025. JAMB ta dauki mataki.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Kaura Namoda/Birnin Magaji a jihar Zamfara, Aminu Sani Jaji, ya koka kan cin kashin da 'yan bindiga ke yi wa mutanen mazabarsa.
An tabbatar da mutuwar fitacciyar jaruma a masana'antar shirya fina finai ta Nollywood kuma mai rajin kare hakkin masu ƙima sosai a Najeriya, Monalisa Stephen.
Yayin da ake fama da ta'addanci a Katsina, mazauna karamar hukumar Baure sun nemi a dakatar da mai sarautar yankinsu, Iliya Mantau, bisa zargin hannu da sace mutane.
Labarai
Samu kari