Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
A wannan labarin, za ku ji cewa BudgIT ta gano karin ayyuka 11,122 da suka kai N6.93tn da aka saka a kasafin 2025 ba tare da an bayyana dalili ba.
Akalla fursunoni 7 ne aka ce sun tsere daga gidan gyaran hali na Ilesa a Osun bayan ruwan sama ya rushe bango. NCoS ta fara bincike da farauta cikin gaggawa.
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa da sojoji sun halarci taron bikin yancin kasar Kamaru na 53. Sojojin Najeriya sun burge duniya da suka nuna bajinta.
Gwamnatin Zamfara ta musanta rahoton da ke yawo cewa wata mai suna Zainab tana kan siradin hukuncin kisa saboda ta bar addinin musulunci, ta ce labarin ƙarya ne.
Alhaji Aliko Dangote ya shiga jerin mutum 100 masu aikin jin kai na duniya, yana kashe dala miliyan 35 a shekara wajen ayyukan inganta ilimi da kiwon lafiya.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a majalisar dattawa, Sunday Karimi, ya danganta dawowar matsalar rashin tsaro a kan yunkurin bata gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da kafa sabuwar kwalejin fasaha a Gaya, matakin da zai bunkasa ilimi da koyon sana’o’i a Kano tare da cika alkawuran zabe.
Primate Ayodele ya gargaɗi mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bukaci a bi a hankali sannan ya yi taka tsan-tsan da abin da yake sha.
Ma’aikatan hukumar nukiliya sun rufe Ma’aikatar Kudi a Abuja saboda bashin albashi da alawus, sun zargi minista da hana su hakkokinsu duk da roƙon da suka yi.
Labarai
Samu kari