Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Matatar Dangote ta rage farashin man fetur a fadin Najeriya zuwa N820 daga N840. Sauke farashin fetur ya biyo bayan saukar farashin danyen mai a duniya.
Tsohon mai neman takarar shugaban kasa, Dele Momodu da ya sauya sheka zuwa APC ya tona yadda Nyesom Wike ya rufe ido kan takarar shugaban kasa a baya.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya bayyana cewa ba haka kurum magoya bayansa suka tada rigima a fadar Kofar Kudu ba, tilasta masu aka yi su kare kansu.
Shugaban Najeriya Bola TInubu ya halarci taron BRICS na 2025 a kasar Brazil. Ya yi magana kan tattalin duniya da wasu abubuwa. Najeriya ta shiga kulla alaka da BRICS
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya wanke Fulani makiyaya daga zargi kan matsalar rashin tsaro a yankin Kudu maso Gabas na Najeriya.
Daya daga cikin bayi a fadar Sarki Sanusi II, Usman Sallama Dako ya koka kan yadda iyalansa ke fuskantar tozarci, yana zargin Sarki da rashin adalci da tausayi.
Kungiyoyin fararen hula a Kano sun nuna ɓacin ransu kan farmakin da magoya bayan Aminu Ado Bayero suka kai fadar Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II.
Likitoci a Ondo sun tsunduma yajin aikin gargadi kan sakacin gwamnati a kiwon lafiya. Sun koka kan ƙarancin ma'aikata da rashin biyansu hakkinsu.
Bayan rigima ta barke tsakanin magoya bayan Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero, basaraken ya bar Najeriya zuwa Afrika ta Kudu domin halartar taro.
Labarai
Samu kari