Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
'Yan kwanaki bayan kotu ta umarci a mayar da Sanata Natasha bakin aiki, Godswill Akpabio ya cire 'yar majalisar daga shugabancin wani kwamitin majalisar dattawan.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nada sabon shugaban ma'aikatan fadar gwamnatin jihar Kano. Nadin na zuwa ne wata shida bayan an soke ofishin.
Yan sanda a Jihar Filato da ke Arewacin Najeriya sun fara gurfanar da mutum 22 da ake zargi da hannu a kisan matafiya 13 'yan biki a Mangun da ke jihar.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani harin ta'addanci da 'yan bindiga suka kai a jihar Kebbi. Sun kashe migagu da dama tare da kwato makamai.
Rundunar 'yan sandan jihar Filato za ta gurfanar da mutum 22 da ake zargi da hannu wajen kashe matafiya masu tafiya daurin aure daga Zariya zuwa Filato.
'Yan ta'adda da ake zargin Fulani makiyaya ne sun kone gidaje 100 a yankin Bandawa Gwenzu na karamar hukumar Karim Lamido a Taraba. Mutum 1 ya mutu.
Mai magana da yawun tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya kaddamar da littafi a Abuja. Atiku, El-Rufa'i, Gowon Aminu Ado sun halarta.
NiMet ta yi gargadi kan saukar ruwan sama mai yawa da iska mai ƙarfi a Najeriya yau Alhamis, ta bukaci mutane su shirya wa ambaliya, musamman a Arewa.
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya tabbatarwa Shugaba Tinubu cewa ba zai ketare doka ba a aikinsa na shugaban Majalisar gudanarwar FAAN.
Labarai
Samu kari