Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan ISWAP/Boko Haram a yayin wasu hare-hare da suka kai a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da samun tallafin €100m daga Faransa. Za a yi aiki a Katsina, Legas da Abuja a matakin farko kafin sauran jihohin kasar.
Hatsabibin dan bindiga a Arewa maso Yammacin Najeriya Bello Turji ya saki sabon bidiyo ana cikin maganar sulhu inda ya ce yana tattaunawa da gwamnati.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya ce shugaba Bola Ahmed Tinubu yana kokari kan harkokin tsaro, ya gargadi 'yan adawa.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce ‘yan majalisa ba don neman kudi suke ba, sai don sadaukarwa da cigaban al’umma masu zuwa a Najeriya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro a yayin artabun da suka yi.
Jami’an tsaro, da suka hada da sojoji, 'yan sanda sun kashe ’yan bindiga 30 a Katsina, yayin da jami’an tsaro 5 da farar hula ɗaya suka rasa rayukansu.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa fitacciyar jarumar Nollywood ta bayyana irin jarabawar da ta hadu da ita bayan tashin gobara a ofishinta da ke Lagos.
Hon. Philip Agbese ya bayyana cewa idan aka samar da jihar Apa, gwamnati za ta ƙara matsawa kusa da al'umma ta yadda koke zai riƙa isowa ga shugabanni cikin sauƙi.
Labarai
Samu kari