Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Gwamnatin tarayya ta maka Sanata Natasha Akpoti a gaban kotu kan zargin bata sunan wasu jami'ai. Sanata Akpabio da Yahaya Bello za su kasance cikin shaidu a shari'ar
A labarin nan, za a ji cewa hadakar adawa ta bukaci Amaechi da Imoke su yanke hukunci kan kafa sabuwar jam’iyya ko shiga wata da ke akwai kafin 30 ga Mayu.
Mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu ya ce an kashe 'yan ta'adda da masu laifi 13,500 tun bayan zuwan Bola Tinubu mulki a shekara 2 da suka wuce.
Mohammed Idris ya ce Tinubu ba ya karkashin ikon kowace ƙungiya, inda ya ce yana yanke shawara da kansa domin ceto tattalin arziki da inganta rayuwar 'yan Najeriya.
'Yan bindiga da ake zargin Fulani ne sun kai hari a Ijaha Ikobi, jihar Benue, inda suka kashe sojoji biyu da fararen hula biyu. An fitar da gawarwarkin daga yankin.
Gwamnatin Bola Tinubu ta tabbatar da cewa ta ba mutane miliyan shida tallafin kudi cikin wata shida da suka gabata kuma akwai miliyan 15 da za su ci gajiya.
BudgIT ta zargi majalisar tarayya da cusa ayyuka 11,122 da kudinsu ya kai N6.93tr a kasafin 2025 ba tare da dalili ba. Amma majalisa ta ce rahoton ba shi da tushe.
Za a ji cewa Aliko Dangote ya ce gwamnati na samun kwabo 52 daga kowace N1 da kamfanin simintinsa ke samu, ya nemi ƙarin zuba jari da haɗin gwiwa da gwamnati.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi ta'asa a jihar Zamfara bayan sun budewa wasu matafiya wuta. Sun hallaka mutum daya tare da yin awon gaba da wani.
Labarai
Samu kari