Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Shugaba Goodluck Jonathan ya zargi Muhammadu Buhari da gallazawa jami'an gwamnatinsa kan zarginsu da hannu a badakalar Malabu da aka yi a shekarun baya.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ƙaddamar da 'Operation Kukan Kura', ta kama mutane 98 da ake zargi, tare da kwato kayan sata da miyagun ƙwayoyi, inji CP Bakori.
Wata kungiya ta roki kotun kolin Najeriya ta gaggauta ya yanke hukunci kan rigimar masarautar Kano tsakanin Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawan Najeriya ba bayyana rashin jin dadi a kan yadda aka gaza bayar da bayanan Naira Tiriliyan 210 a asusun NNPCL.
Gwamnatin Najeriya ta yi watsi da bukatar Donald Trump ta turo fursunoni da 'yan ciranin Amurka da suka fito daga Venezuela. Ta ce ita ma tana da matsaloli.
NiMet ta hasashen ruwan sama mai karfi, tsawa da iska a jihohin Najeriya, ta kuma gargadi jama’a da su yi hattara da kaucewa wuraren da ambaliya za ta iya afkuwa.
Gwamnatin Faransa da Najeriya za su zurfafa alaka kan abubuwan da suka shafi tsaro, ilimi da kasuwanci. Faransa za ta yi taron kwana biyu a Afrika a Legas.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya je London duba lafiyar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa umarnin shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Rundunar 'yan sandan Abuja ta yi gargadi kan wani sakon da ke yawo yana cewa 'yan acaba za su kai wa jami'an tsaro hari a Abuja. 'Yan sanda sun ce za a dauki mataki.
Labarai
Samu kari