Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Duk da saukar farashi daga Dangote zuwa N875-N905, gidajen mai na sayar da man fetur a kan N890-N910, yayin da suke kukan asara saboda rage kudin da Dangote ke yi.
A wannan labarin, za a ji cewa Amnesty Int’l ta soki shirin mika Hamdiyya Sharif ga ‘yan sanda, tana cewa tana bukatar kulawar likita, ba tsangwama daga gwamnati ba.
Hukumar gudanarwa ta Abuja watau FCTA ta bayyana cewa daga ranar Litinin, 26 ga watan Mayu, 2025, za ta karɓe kadarori 4,793 saboda ƙin biyan haraji.
Yayin da cin hanci ke kara kamari a Najeriya, hukumar EFCC tana amfani da ayoyi ko hadisan Manzon Allah (SAW) domin fadakar da al'umma kan almundahana.
Siyasar Najeriya ta dauko wani sabon salo yayin da 'ya'yan manyan kasa ke taya iyayensu fada duk lokacin da aka soki tsari ko kuma salon shugabancinsu.
Majalisar wakilai ta bukaci Tinubu ya sanya dokar ta-baci a kan kiwon lafiya a Abuja. Ta nemi a inganta asibitoci da kuma daukar ma'aikatan lafiya a fadin birnin.
Kotun kolin Najeriya ta yi watsi da karar da gwamnonin Najeriya suka ƙalubalanci gwamnatin tarayya kan yadda aka kashe kudin da aka kwato daga ɓarayin.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan sanda sun kama wata matashiya yar sheksra 20, Fatima Abdulkadir bisa zargin hannu a mutuwar mutum 3 bayan sun ci abinci.
Tsofaffin mataimakan shugaban kasa, Atiku Abubakar da Namadi Sambo sun hadu da wani mutum mai kama da Yemi Osinbajo mai suna Dr Bode Ayorinde a Ondo.
Labarai
Samu kari