Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kungiyar kiristoci reshen Arewacin Najeriya (CAN) ta bayyana jin daɗinta da bayanan da gwamnatin Zamfara ta yi kan Zainab da ake zargin ta canza addini.
Wasu mazauna Kano sun bayyana rashin jin dadin yadda gwamnatinta jihar ta haramta 'kauya day', sun bayar da shawara a kan yadda za a tabbatar da tarbiyya.
Kungiyoyin fararen hula sama da 35 sun yi korafi ga Bola Tinubu kan rikicin Hamdiyya Sidi Sharif da gwamnatin Sokoto karkashin gwamna Ahmed Aliyu Sokoto.
Yayin da jihar Katsina ke fama da hare-haren yan bindiga, Sarkin Daura Alhaji Faruq Umar-Faruq ya bayyana abin da ya fi ta’addanci muni saboda illa ga muhalli.
Alhaji Aliko Dangote ya yi haɗaka da gwamnatin jihar Neja wajen samar da katafaren kamfanin shinkafa a Wushi Wushi. Mutane za su samu aikin yi a kamfanin
Babban hafsan sojojin kasa , Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya umarci sojoji da su yi mai yiwuwa wajen kawo karshen 'yan ta'adda ba tare da nuna musu tausayi ba.
Ministan tsaro, Badaru Abubakar ya bayyana cewa umarnin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ƴa bayyane yake, a dawo da zaman lafiya a wannak shekara ta 2025.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema a matsayin shugaban hukumar raya babban birnin tarayya, FCDA.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani jirgin horas da dalibai na kamfanin Diamond ya fadi a Ilorin yayin gwajin sauka bisa na'ura inda mutane biyu suka jikkata.
Labarai
Samu kari