Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Lakurawa ne sun hallaka jami'an 'yan sanda a jihar Kebbi. 'Yan ta'adda sun kashe su ne yayin wani artabu da suka yi.
Wasu daga cikin ma’aikatan fada tara sun shigar da kara a kotu kan korarsa daga gidan fadar Sarki Sanusi II da rusa gidajensu ba tare da izini ba a Kano.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa a sassa da dama na Najeriya yau Lahadi, inda ta bukaci jama’a su shiryawa haɗarin ambaliya da iska mai ƙarfi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan ya kai ziyarce-ziyarce a kasashen Saint Lucia da Brazil. Tinubu ya samu tarba daga manyan jami'ai.
Gwamnatin jihar Katsina ta dakatar da wasu jami’an gandun daji da hakimin kauye saboda zargin mamaye dazuka da filayen kiwo a Ingawa bayan korafi Fulani.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana cewa Muhammadu Buhari ya ki amincewa da kasafin kudin abinci a fadar shugaban kasa.
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi magana kan sulhu da ake shirin yi da yan bindiga bayan munanan hare-haren da ake kai wa inda ta gindaya sharuda ga Bello Turji.
Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi ya halarci gasar wasan polo da bankin Access ya shirya na 2025 a ƙasar Ingila, ya haɗu da Thomas Tuchel.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa Bola Tinubu, Femi Gbajabiamila, ya nuna gamsuwarsa kan kafa hadaka da shugabannin jam'iyyun adawa suka yi.
Labarai
Samu kari