Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Hukumar gudanarwa ta birnin tarayya Abuja watau FCTA ta rufe ofishin FIRS saboda ƙin biyan harajin ƙasa, an ɗan yi hatsaniya gabanin garkame ofishin.
A labarin nan, za ku ji kotu a Kano ta yanke wa Shafiu Abubakar hukuncin kisa ta rataya bayan samunsa da laifin kona masallata a garinsu na Gadan.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta samu nasarar ragargazar masu garkuwa da mutane a Abuja da jihar Jigawa. Jami'an tsaron sun kuma kwato makamai a hannunsu.
Mutuwar wani matashi a hannun 'yan sanda, ya fusatar da al'ummar Rano, inda suka fara zanga-zanga har ta kai ga kona ofishin ‘yan sanda na garin.
Makiyaya dauke da miyagun makamai sun harbe Fr. Atongu a hanyar Makurdi–Naka, sun sace mutum 2. An garzaya da shi asibiti domin likitoci su ceto rayuwarsa.
Wani limamin cocin Katolika a jihar Neja, Rabaran Fr. James Omeh tare da wata mace sun rasa rayukansu da ambaliyar ruwa da yi awon gaɓa da motarsa a Gulu.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da cafke wata matar aure bisa zargin kashe abokiyar zamanta. Ana zargin da ta yi amfani da wuka wajen aika-aikar.
'Yan bindiga sun kai hari unguwar Grow Himes da ke Chikakore a Kubwa da ke birnin tarayya Abuja. Sun yi artabu da 'yan sanda kuma sun sace mutane da dama.
Za a ji cewa a ranar Litinin 26 ga watan Mayu, 2025 ne Kotu za ta yanke hukunci a yau kan Shafi’u Gadan da ake zargi da kona masallata da dama a jihar Kano.
Labarai
Samu kari