Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Ƴan awanni bayan an sanar da rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, mai martaba sarkin ƙasar Ijebu, Oba Sikiru Kayode Adetona, ya rasu a ranar Lahadi.
Makwabtan shugaba Muhammadu Buhari da ya rasu ranar Lahadi, 13 ga Yulin 2025 sun shiga rudani a Daura da jihar Kaduna. Sun roki Allah ya gafartawa Buhari.
Najeriya ta shiga makoki bayan rasuwar Buhari, Tinubu ya fitar da matakai guda 5 na girmamawa ciki har da saukar tuta da kuma gudanar da jana'izar kasa a Daura.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya sanar da cewa za a yi jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a mahaifarsa Daura ranar Litinin.
A yau aka sanar da mutuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bayan ya shafe wani lokaci yana jinya a birnin London da ke kasar Birtaniya a nahiyar Turai.
An fara yada wani bidiyo wanda aka gano tsohon shugaban kasa yana bayani bayan tabbatar da mutuwar Muhammadu Buhari a yau Lahadi a birnin London da ke Birtaniya.
Bidiyon ganawar Atiku da Buhari a Kaduna ya zama na karshe da aka ga tsohon shugaban kasar a raye kafin rasuwarsa a London ranar Lahadi, 13 ga Yuli, 2025.
Shugaba Bola Tinubu ya ba mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima umarnin zuwa London domin rako gawar tsohon shugaba, Muhammadu Buhari da ya rasu ranar Lahadi.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da malamin addinin musulunci a jihar Edo. 'Yan bindigan sun bukaci a ba su kudin fansa masu kauri.
Labarai
Samu kari