Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Ministan babbar birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa mutumin ya bam ya tashi da shi da ɗan kunar bakin wake ba ne, bai san hakan za ta faru ba.
Wani gini mai hawa biyu ya rushe a Ikorodu, Legas, inda ya hallaka mutum uku. LASEMA ta ceto mutum tara, ta kuma fara rushe ginin gaba ɗaya don kare lafiyar jama'a.
Dan majalisa Donald Ojogo ya caccaki Abubakar Malami, ya ce yana daga cikin wadanda suka jawo kalubalen tsaro, musamman a yankin Kudu a zamanin Buhari.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Plateau. Sojojin sun hallaka wasu daga cikin 'yan bindigan bayan sun yi musu kwanton bauna.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa Legas domin bude wasu ayyuka na musamman. Zai bude ayyuka a Kano ta yanar gizo kafin bikin sallar layya ya koma Abuja.
Ministan ilimi ya, Tunji Alausa ya ce za a fara dakatar da duk wani dalibi da aka samu da satar amsa tsaron shekaru uku ba tare da rubuta NECO, WAEC ko JAMB ba.
Duk da cewa Shuga Tinubu ya bada umarni, har yanzu FCTA ba ta bude hedikwatar PDP ba. Damagum ya zargi gwamnati da yunkurin hana ci gaban dimokuraɗiyya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi murnar cika shekara 60 a duniya, ya tuna gudummawar da ya bai wa Najeriya.
Za a ji yadda hukumar Kwastam ta Seme ta kama mota dauke da kayan hada bam, kudin waje, wiwi, da shinkafa, tare da kama wanda ake zargi da laifin.
Labarai
Samu kari