Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Shugabannin kasashen duniya da suka hada da Gambiya, Chadi da Guinea Bissau za su halarci jana’izar marigayi Muhammadu Buhari a Daura jihar Katsina.
Fatima Buhari ta isa Daura cikin kuka yayin shirin jana'izar mahaifinta, yayin da gawar tsohon shugaban ke kan hanya daga Landan zuwa Katsina don binne shi.
Yayin da ake cigaba da jimamin mutuwar Muhammadu Buhari, an gano Aisha Buhari tana kuka yayin da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ke yi mata ta'aziyya.
Ma'aikatan gidan shugaba Muhammadu Buhari sun bayyana yadda ya yi rayuwa da su a Daura bayan sauka daga mulki a 2023. Sun bayyana cewa yana kula da su sosai.
A labarin nan, za a ji cewa tuni jami'an tsaro suka cika makil a gidan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari yayin da aka fara tona makwancin mamacin.
Yayin jana'izar Sarkin Ijebu da aka gudanar, sojoji sun hana yan addinin gargajiya shiga wurin sallar fitaccen basarake da aka gudanar a bisa tsarin Musulunci.
A labarin nan, za a ji abin da tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar AbdulSalami Abubakar ya fada a kan marigayi Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya dauko gawar shugaba Muhammadu Buhari daga London zuwa Najeriya domin jana'iza a Daura a jihar Katsina.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya cika a ranar Lahadi a birnin Landan bayan rabuwarsa da Mamman Daura ranar Asabar.
Labarai
Samu kari