Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Babban kwamandan Hisbah kuma fitaccen malamin musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya roƙi ƴan Najeriya su yiwa Buhari addu'a kuma su yafe masa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai halarci jana'izar marigayi Muhammadu Buhari, ana sa ran shi zai karbi gawar gobe Talata kafin a wuce da shi Daura.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa kwamitin da zai jagoranci tsaraya da shirya jana'izar ƙasa ta musamman da ta dace da tsohon Shugaba Muhammadu Buhari.
Farouk Aliyu ya yi kira ga duka shugabanni a matakau daban-daban a Najeriya da su tuna cewa duk matsayin da suka kai a rayuwa watarana mutuwa za ta riske su.
Tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya yi kalamai da za a dade ana tunawa da su a tarihin Najeriya. Legit ta tattaro kalaman Buhari 12 da ya yi a baya.
Gwamnonin Arewa maso Yamma sun ayyana gobe Talata, 15 ga watan Yuli, 2025 a matsayin ranar hutu domin girmamawa da Muhammadu Buhari da ya rasu jiya Lahadi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana ranar Talata a matsayin ranar hutu don girmama tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda ya rasu a Landan.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen malamin addinin Musulunci, Mufti Menk ya bayyana alhinin rasuwar tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari.
A shekarar 2014 an taba yunkurin hallaka tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Bam din da aka tayar a lokacin ya yi sanadiyyar rasuwar mutane da dama.
Labarai
Samu kari