Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Shugaba Bola Tinubu ya yi bayani wa 'yan Najeriya bayan cika shekar biyu a kan mulki. Ya ce tsare tsarensa suna kan hanya mai kyau kuma na fara cin riba.
Shugaban cocin Katolika ta Abuja, Cardinal John Onaiyekan, ya caccaki Shugaba Bola Tinubu. Ya nuna cewa ba zai lashe ba a 2027 saboda halin da 'yan Najeriya ke ciki.
A wannan labarin, za a ji tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari bai halarci bikin cika shekaru 50 na ECOWAS a Legas ba, ya aika da dalilinsa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada mutane 61 mukamai a majalisun gudanarwan manyan makaratun Najeriya 36 yayin da yake murnar cika shekara 2 da hawa mulki.
Za a ji cewa gwamnatin Kano ta fara biyan sama da N16bn na hakkokin sallama ga tsofaffin kansilolin APC da suka yi aiki a zamanin Abdullahi Ganduje.
Za a ji yadda Hakeem Baba Ahmed ya bayyana takaici a kan sabuwar bukatar karbowa Najeriya tulin bashi da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ke shirin yi.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan wadanda suka farmaki kauyuka sun hallaka mutane tare da kona gidaje.
Hukumar kiyaye haɗurra watau FRSC reshen jihar Osun ta tabbatar da mutuwar mutum 2 a wani mummunan hatsarin babbar mota da ya auku ranar Litinin.
A labarin nan, za a ji yadda DPO Baba Ali ya gamu da ajalinsa bayan an sha zarginsa da hannu a matasa da dama bayan ya azabtar da su a ofishin yan sanda.
Labarai
Samu kari