Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
A wannan labarin, za a ji cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya goyi bayan karawa mata gurbi a majalisun jihohi da tarayya.
Gwamnan Taraba, Agbu Kefas ya bayyana cewa ɗan sandan da ke gadin mahaifiyarsa ne ya harbi ƴar uwarsa, Atsi Kefas a hanyarsu ta zuwa Abuja daga Jalingo.
'Yan daba sun kai hari tashar saukar jirgi da ke cikin kamfanin siminti na Ashaka da ke a Gombe. Jami'in NSCDC ya samu nasarar kashe ɗaya daga cikin 'yan daban.
Mike Ozekhome ya ce hauhawar farashi da fushin jama'a na iya taimaka wa adawa kifar da Tinubu a 2027 idan suka hada kai yadda ya kamata kafin zaben.
Ministan cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ya bayyana cewa yana da shejsra 10 a duniya aka kashe mahaifinsa lokacin wani rikicin addini a jihar Kaduna a 1992.
Za a ji cewa jigo a APC, Injiniya Buba Galadima ya soki mulkin Bola Tinubu, ya ce babu wani ci gaba da aka samu a cikin shekaru biyu na mulkin APC.
Tinubu ya kafa kamfanin NCGC da jarin N100bn, inda ya nada Yakubu Dogara matsayin shugaban gudanarwa. NCGC zai tallafa wa kananan ‘yan kasuwa, matasa da masana’antu.
Mutane 12 daga gida daya sun mutu a ambaliya a Mokwa, Neja yayin da ake fargabar mutum 60 sun rasa rayuka, ciki har da almajirai 50 da ba a gano ba.
Gidauniya daga ƙasar Turkiyya za ta yi layyar shanu 6,000, sannan ta raba wa musulmi naman a Abuja da wasu jihohi 11 ciki har da Kano da Kaduna da babbar sallah.
Labarai
Samu kari