Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Bayan rasuwar Sheikh Abdullahi Yankaba, Malam Lawan Abubakar Triumph ya bayyana jimaminsa kan rasuwar shehin cewa Sunnah ta yi babban rashi a Kano.
A kwanakin baya, kotun ECOWAS ta ce dokokin Kano na batanci sun sabawa yarjejeniyoyin kare hakkin dan Adam da Najeriya ta amince da su gaba ɗaya.
Duk da cewa an kashe makudan kudade, amma rashin aiwatarwa da ingantaccen tsari ya hana shirye-shiryen Buhari magance talauci da samar da aiki yadda ya kamata.
Peter Obi ya ziyarci Daura don ta’aziyyar Buhari. Ya bayyana tsohon shugaban kasar a matsayin shugaba mai tausayi ga talakawa. Ya fadi abin da suka tattauna.
A labarin nan, za a ji yadda takaicin rashin wadatar ilimi a karkara ya fusata gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, zai gyara wasu makarantu da gwamnati ta rufe.
Oba Sikiru Kayode Adetona na ɗaya daga cikim sarakuna mafi daɗewa a kam sarauta a Najeriya, mun tattaro maku manyan sarakuna 9 da kwashe shekaru suna mulki.
Diyar marigayi tsohon shugaban kasa, Hadiza Mohammed ta bayyana yadda suka ci N15 da aka rage musu bayan sayayya, amma Buhari ya kore su saboda rashin kai canji.
A labarin nan, za a ji cewa Hadiza, diyar tsohon shugaban kasa, marigayi Muhammadu Buhari ta bayyana yadda mahaifinta ya koyar da yaransa rikon amana.
Goggo Ummahani da Yaya Jidde, iyalan gidan Sarkin Kano Sanusi I, sun rasu, inda Sarkin Kano Muhammad Sanusi II ya jagoranci sallar jana’izarsu a Kano.
Labarai
Samu kari