Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Jami'an tsaro na hukumar DSS da sojoji sun yi gumurzu da 'yan bindiga a jihar Neja. Jami'an tsaron sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga da dama yayin artabun.
Kotun Osun ta yanke wa Kabiru Ibrahim hukuncin kisa bisa kisan Lukman Adeleke bayan ya amsa laifi, sannan aka aka gano gawar Lukman a cikin jaka.
Rahotanni sun nuna cewa babu wanda ya rasa ransa yayin da ɗakin jarabawa ya rufta kan ɗalibai a makarantar gwamnatin Namne a Taraba, wasu sun samu raunuka.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a fadar wani basarake da ke jihar Nasarawa. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da basaraken yayin harin.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty Int'l ta ce kwalliya ba ta biyan kudin sabulu a bangaren tsaro tun bayan da Tinubu ya karbi mulkin kasar nan.
Mutanen unguwar Nayinawa a jihar Gombe sun saye ragon layya wa gwamna Inuwa Yahaya. An yi wa shugaban gwamnonin Arewa kyautar ne saboda aikin kwari.
A labarin nan, za a ji dalilin da gwamnatin tarayya ta bayar na shirn karbo rancen $24bn daga bankuna da hukumomi daban daban na duniya, ta ce kowa zai amfana.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa tun bayan hawansa mulki, bai karbo bashin ko sisin kobo ba. Ya bayyana cewa ya tsuke bakin aljihun gwamnati.
Sanatocin Najeriya sun ce akwai alamar kara karfin Boko Haram na da alaka da zaben 2027 kamar yadda aka yi a zaben 2015. Sun bukaci Tinubu ya kara kokari.
Labarai
Samu kari