A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Malaman addinin musulunci da ke tawagar NAHCON sun buƙaci mahajjatan Najeriya su yi koyi da Annabi Muhammad (SAW) wajen yi wa ƙasarsu da shugabanni addu'a.
Kasar Faransa ta raba tallafin N1.8bn ga kungiyoyin fararen hula 19 a Najeriya. Faransa ta ce ba ta da niyyar kakaba ajandar wata kasa a Najeriya kan tallafin.
Za a ji cewa jam'iyyar adawa ta APC a Kano ta nuna rashin jin dadin hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke a kan zaben kananan hukumomi da aka gudanar a 2024.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa shugabanci abu ne mai natukar wahala kuma amana ce ta gudanar da dukiyar taakawa.
Rahotanni daga jihar Neja sun tabbatar da cewa tawagar masu aiki ceto sun tsamo gawarwakin mutane 115 zuwa ƙarfe 5 na yammacin jiya Juma'a a Mokwa.
Hukumar INEC ta sanar da cewa za a yi zaben gwamnoni a jihohin Ekiti da Osun a Yuli da Agusta a 2026. Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya sanar da haka.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, ya sha alwashin cewa ba za a rika ganinsa a wajen hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ba bayan ya bar kujerar mulkin jihar.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara a yakin da suke yi da 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka babban kwamandan Boko Haram da ake nema.
Rufe matatar man Fatakwal ya haddada cece kuce tsakanin masana da masu ruwa da tsaki a harkar kan fetur, an ci gaba da kira ga gwamnati ta sayar da matatu.
Labarai
Samu kari