Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Bayan binne Sarki bisa tsarin Musulunci, kungiyar mabiya addinin gargajiya ta ce zata maka gwamnatin Ogun da dangin marigayi Oba Adetona a kotu kan saba doka.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sultan Sa'ad Abubakar Muhammad III ya halarci taron Musulunci da Sarki Charles III ya jagoranta a Ingila. An yi taron ne a birnin Oxford.
Ministan tsare-tsaren kasafin kudi, Sanata Abubakar Atiku Bagudu, ya fadi yadda Muhammadu Buhari ya rayu da tawali’u da gaskiya, kuma ya goyi bayan kawo sauyi.
'Yan binduga da ke dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun sace dabbobi masu yawa tare da raunata wasu mutane a yayin harin.
Cibiyar fasahar sufuri ta kasa ta yi gwajin farko na jiragen sama marasa matuka da 'yan Najeriya suka hada a Zariya. Shugaban huumar ya yaba da kokarin.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban ƙasa, Farfesa Ibrahim Gambari ya bayyana cewa Buhari na son ministocinsa kamar yadda yake kaunar talakawa.
Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya yi magana kan rasuwar marigayi Muhammadu Buhari, inda ya bukaci shugabanni su ji tsoron Allah su gyara domin tsira a lahira.
Bayan sukar ziyarar Peter Obi a Kaduna, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya fitar da sabon bidiyo na ba da hakuri kan kalaman da ya yi a wani wa’azi da ya jawo cece-kuce.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja zuws jihat Ogun ranar Lahadi mai zuwa domin halartar taron addu'ar kwana 8 da rasuwar Sarkin Ijebuland.
Labarai
Samu kari